Skip to content
Zabura 94:20-23

Zabura 94:20-23

20
Zai yiwu kursiyin da ya cika da lalaci yă haɗa kai da kai, wanda yake kawo azaba ta wurin abin da ya zartar?
21
Sun yi ƙungiya tare a kan mai adalci suka yanke wa marar laifi hukuncin mutuwa.
22
Amma Ubangiji ya zama kagarata, Allahna kuma dutsen da nake samun mafaka.
23
Zai sāka musu saboda zunubansu yă kuma hallaka su saboda muguntarsu; Ubangiji Allahnmu zai hallaka su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options