Skip to content
Zabura 92:14-15

Zabura 92:14-15

14
Za su ci gaba da ba da ’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15
suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options