Skip to content
Zabura 92:12-15

Zabura 92:12-15

12
Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
13
da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
14
Za su ci gaba da ba da ’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15
suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options