Zabura 92:12-14
12
Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
13
da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
14
Za su ci gaba da ba da ’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,