Skip to content
Zabura 89:9-10

Zabura 89:9-10

9
Kana mulkin teku mai tumbatsa; sa’ad da raƙuma sun tashi, kakan kwantar da su.
10
Ka ragargaza Rahab kamar waɗanda aka kashe; da hannunka mai ƙarfi ka watsar da abokan gābanka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options