Skip to content
Zabura 89:8-9

Zabura 89:8-9

8
Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, wane ne kamar ka? Kai mai iko ne, ya Ubangiji, kuma amincinka ya kewaye ka.
9
Kana mulkin teku mai tumbatsa; sa’ad da raƙuma sun tashi, kakan kwantar da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options