Skip to content
Zabura 89:30-32

Zabura 89:30-32

30
“In ’ya’yansa maza suka yashe dokata ba su kuwa bi ƙa’idodina ba,
31
in suka take ƙa’idodina suka kuma kāsa kiyaye umarnaina,
32
zan hukunta zunubinsu da sanda, laifinsu da bulala;
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options