Skip to content
Zabura 86:12-13

Zabura 86:12-13

12
Zan yabe ka, ya Ubangiji Allahna, da dukan zuciyata; zan ɗaukaka sunanka har abada.
13
Gama ƙaunarka da girma take gare ni; kai ka cece ni daga zurfafa, daga mazaunin matattu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options