Skip to content
Zabura 83:16-18

Zabura 83:16-18

16
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options