Zabura 82:2-4
2
“Har yaushe za ku kāre marasa adalci ku kuma goyi bayan mugaye? Sela
3
Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu; ku kāre hakkin matalauta da waɗanda ake danniya.
4
Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata; ku kuɓutar da su daga hannun mugaye.