Skip to content
Zabura 81:6-7

Zabura 81:6-7

6
Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku; an ’yantar da hannuwansu daga kwando.
7
Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku, na amsa muku daga girgijen tsawa; na gwada ku a ruwan Meriba. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options