Skip to content
Zabura 81:13-16

Zabura 81:13-16

13
“A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
14
da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
15
Waɗanda suke ƙin Ubangiji za su fāɗi a gabansa da rawar jiki, hukuncinsu kuma zai dawwama har abada.
16
Amma za a ciyar da ku da alkama mafi kyau; da zuma daga dutsen da zai ƙosar da ku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options