Skip to content
Zabura 81:13-14

Zabura 81:13-14

13
“A ce mutanena za su saurare ni, a ce Isra’ila zai bi hanyoyina,
14
da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu in kuma juye hannuna a kan maƙiyansu!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options