Skip to content
Zabura 81:11-12

Zabura 81:11-12

11
“Amma mutanena ba su saurare ni ba; Isra’ila bai miƙa kansa gare ni ba.
12
Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare don su bi dabararsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options