Skip to content
Zabura 78:36-37

Zabura 78:36-37

36
Amma sai su yi ta yin masa zaƙin baki, suna masa ƙarya da harsunansu;
37
zukatansu ba sa biyayya gare shi, ba su da aminci ga alkawarinsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options