Skip to content
Zabura 77:14-15

Zabura 77:14-15

14
Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
15
Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. Sela
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options