Skip to content
Zabura 74:10-11

Zabura 74:10-11

10
Har yaushe abokan gāba za su yi mana ba’a, ya Allah? Maƙiya za su ci gaba da ɓata sunanka har abada ne?
11
Me ya sa ka janye hannunka, hannunka na dama? Ka fid da shi daga rigarka ka hallaka su!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options