Skip to content
Zabura 73:21-23

Zabura 73:21-23

21
Sa’ad da zuciyata ta ɓaci hankalina kuma ya tashi,
22
na zama marar azanci da jahili; na zama kamar dabba a gabanka.
23
Duk da haka kullum ina tare da kai; ka riƙe ni a hannun damana.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options