Skip to content
Zabura 72:8-11

Zabura 72:8-11

8
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options