Zabura 72:8-11
8
Zai yi mulki daga teku zuwa teku kuma daga Kogi zuwa iyakar duniya.
9
Kabilun hamada za su rusuna a gabansa abokan gābansa kuwa za su lashe ƙura.
10
Sarakunan Tarshish da na bakin kogi masu nisa za su ba da gandu gare shi; sarakunan Sheba da Seba za su ba shi kyautai.
11
Dukan sarakuna za su rusuna masa kuma dukan al’ummai za su bauta masa.
Settings