Skip to content
Zabura 7:9-10

Zabura 7:9-10

9
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options