Skip to content
Zabura 63:9-11

Zabura 63:9-11

9
Su da suke neman raina za su hallaka; za su gangara zuwa zurfafan duniya.
10
Za a bayar da su ga takobi su kuma zama abincin karnukan jeji.
11
Amma sarki zai yi farin ciki ga Allah; dukan waɗanda suke rantse da sunan Allah za su yabe shi, amma za a rufe bakunan maƙaryata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options