Skip to content
Zabura 62:5-7

Zabura 62:5-7

5
Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
6
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
7
Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options