Skip to content
Zabura 62:5-6

Zabura 62:5-6

5
Ka nemi hutu, ya raina, a wurin Allah kaɗai; dogarata kan zo daga gare shi ne.
6
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options