Skip to content
Zabura 62:11-12

Zabura 62:11-12

11
Abu guda Allah ya ce, abubuwa biyu na ji, “Cewa kai, ya Allah, kake mai ƙarfi,
12
kuma cewa kai, ya Ubangiji, mai ƙauna ne. Tabbatacce za ka sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya yi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options