Skip to content
Zabura 6:4-5

Zabura 6:4-5

4
Ka juyo, ya Ubangiji, ka cece ni; ka cece ni saboda madawwamiyar ƙaunarka.
5
Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu. Wa ke yabonka daga kabari?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options