Skip to content
Zabura 59:1-2

Zabura 59:1-2

1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Kada Ka Hallaka.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da Shawulu ya aiki mutane su yi tsaron gidan Dawuda don yă kashe shi. Ka cece ni daga abokan gābana, ya Allah; ka tsare ni daga waɗanda suka tayar mini.
2
Ka kuɓutar da ni daga masu aikata mugunta ka kuma cece ni daga masu kisa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options