Skip to content
Zabura 55:13-14

Zabura 55:13-14

13
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options