Skip to content
Zabura 55:12-13

Zabura 55:12-13

12
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options