Skip to content
Zabura 50:1-2

Zabura 50:1-2

1
Zabura ta Asaf. Maɗaukaki, Allah, Ubangiji, ya yi magana ya kuma kira duniya daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa.
2
Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau, Allah na haskakawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options