Skip to content
Zabura 5:7-8

Zabura 5:7-8

7
Amma ni, ta wurin jinƙanka mai girma, zan shiga gidanka; da bangirma zan durƙusa ga haikalinka.
8
Ka bi da ni, ya Ubangiji, cikin adalcinka saboda abokan gābana, ka fayyace hanyarka a gabana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options