Skip to content
Zabura 49:16-17

Zabura 49:16-17

16
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options