Skip to content
Zabura 49:16-17

Zabura 49:16-17

16
Kada ka razana da yawa sa’ad da mutum ya yi arziki sa’ad da darajar gidansa ta ƙaru;
17
gama ba zai ɗauki kome tare da shi sa’ad da ya mutu ba, darajarsa ba za tă gangara tare da shi ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options