Skip to content
Zabura 38:13-15

Zabura 38:13-15

13
Ni kamar kurma ne, wanda ba ya ji, kamar bebe, wanda ba ya iya buɗe bakinsa.
14
Na zama kamar mutumin da ba ya ji, wanda bakinsa ba ya iya ba da amsa.
15
Na dogara gare ka, ya Ubangiji; za ka amsa, ya Ubangiji Allahna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options