Skip to content
Zabura 37:1-2

Zabura 37:1-2

1
Ta Dawuda. Kada ka tsorata saboda mugayen mutane ko ka yi kishin waɗanda suka aikata mugunta;
2
gama kamar ciyawa za su bushe, kamar ɗanyun ganyaye za su mutu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options