Skip to content
Zabura 35:20-21

Zabura 35:20-21

20
Ba sa maganar salama sukan ƙirƙiro zage-zagen ƙarya a kan waɗanda suka zama shiru a ƙasar.
21
Sukan wage mini bakinsu suna cewa, “Allah yă ƙara! Da idanunmu mun gani.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options