Skip to content
Zabura 35:1-2

Zabura 35:1-2

1
Ta Dawuda. Yi hamayya, ya Ubangiji, da waɗanda suke hamayya da ni; yi faɗa da waɗanda suke faɗa da ni.
2
Ka ɗauki garkuwa da kuma makami; ka tashi ka taimake ni.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options