Skip to content
Zabura 29:5-6

Zabura 29:5-6

5
Muryar Ubangiji ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon. Ubangiji ya kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon kucu-kucu.
6
Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi, Siriyon kuma kamar ɗan jakin jeji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options