Skip to content
Zabura 28:8-9

Zabura 28:8-9

8
Ubangiji shi ne ƙarfin mutanensa, kagarar ceto domin shafaffensa.
9
Ka cece mutanenka ka kuma albarkace gādonka; ka zama mai kiwonsu ka kuma riƙe su har abada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options