Skip to content
Zabura 26:9-12

Zabura 26:9-12

9
Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
10
waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
11
Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
12
Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options