Skip to content
Zabura 22:16-18

Zabura 22:16-18

16
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options