Skip to content
Zabura 2:8-9

Zabura 2:8-9

8
Ka tambaye ni zan kuwa sa al’ummai su zama gādonka, iyakokin duniya su zama mallakarka.
9
Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe; za ka farfashe su kucu-kucu kamar tukunyar laka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options