Skip to content
Zabura 2:7-9

Umurnin Allah da ikon Ɗan

Zabura 2:7-9
7
Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji. Ubangiji ya ce mini, “Kai Ɗana ne; yau na zama Mahaifinka.
8
Ka tambaye ni zan kuwa sa al’ummai su zama gādonka, iyakokin duniya su zama mallakarka.
9
Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe; za ka farfashe su kucu-kucu kamar tukunyar laka.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options