Zabura 2:6-8
6
“Na kafa Sarkina a kan kursiyi a kan Sihiyona, dutsena mai tsarki.”
7
Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji. Ubangiji ya ce mini, “Kai Ɗana ne; yau na zama Mahaifinka.
8
Ka tambaye ni zan kuwa sa al’ummai su zama gādonka, iyakokin duniya su zama mallakarka.