Skip to content
Zabura 2:4-9

Zabura 2:4-9

4
Mai zama a kursiyi a sama yana dariya; Ubangiji yana musu ba’a.
5
Sa’an nan ya tsawata musu cikin fushinsa ya kuma razanar da su cikin hasalarsa, yana cewa,
6
“Na kafa Sarkina a kan kursiyi a kan Sihiyona, dutsena mai tsarki.”
7
Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji. Ubangiji ya ce mini, “Kai Ɗana ne; yau na zama Mahaifinka.
8
Ka tambaye ni zan kuwa sa al’ummai su zama gādonka, iyakokin duniya su zama mallakarka.
9
Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe; za ka farfashe su kucu-kucu kamar tukunyar laka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options