Skip to content
Zabura 2:2-4

Zabura 2:2-4

2
Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi masu mulki sun taru gaba ɗaya suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.
3
Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu, mu kuma ’yantar da kamammu daga kangin bautar Allah.”
4
Mai zama a kursiyi a sama yana dariya; Ubangiji yana musu ba’a.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options