Skip to content
Zabura 2:2-3

Zabura 2:2-3

2
Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi masu mulki sun taru gaba ɗaya suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.
3
Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu, mu kuma ’yantar da kamammu daga kangin bautar Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options