Zabura 2:11-12
11
Ku bauta wa Ubangiji da tsoro ku kuma yi farin ciki kuna rawar jiki.
12
Ku sumbaci Ɗan, don kada yă yi fushi ku hallaka a abubuwan da kuke yi, gama fushinsa zai iya kuna farat ɗaya. Masu farin ciki ne dukan waɗanda suke neman mafaka daga gare shi.