Skip to content
Zabura 2:1

Zabura 2:1

Ana nuna aya 1 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Me ya sa ƙasashe suke haɗa baki mutane kuma suke ƙulla shawarwarin banza?
2
Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi masu mulki sun taru gaba ɗaya suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.
3
Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu, mu kuma ’yantar da kamammu daga kangin bautar Allah.”
4
Mai zama a kursiyi a sama yana dariya; Ubangiji yana musu ba’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options