Skip to content
Zabura 16:7-8

Zabura 16:7-8

7
Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara; ko da dare ma zuciyata kan koya mini.
8
Kullum nakan sa Ubangiji a gabana. Gama yana a hannun damana, ba zan jijjigu ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options