Skip to content
Zabura 16:5-8

Allah ne rabona mai aminci

Zabura 16:5-8
5
Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na; ka kiyaye rabona,
6
Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi; tabbatacce ina da gādo mai bansha’awa.
7
Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara; ko da dare ma zuciyata kan koya mini.
8
Kullum nakan sa Ubangiji a gabana. Gama yana a hannun damana, ba zan jijjigu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options