Skip to content
Zabura 16:1-2

Zabura 16:1-2

1
Miktam ne na Dawuda. Ka kiyaye ni, ya Allah, gama a cikinka nake samun mafaka.
2
Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana; in ba tare da kai ba, ba ni da wani abu mai kyau.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options